|
||||||||||||||||
|
Hukuncin Sallar gawaMas'ala ta 588:yiwa maaci musulmi salla wajibi koda kuwa yaro ne,amma doole ne iyayen yaro ko kakanninsa daya daga cikinsu sukan ce musulmi,sannan kuma yaron ya zama ya cika shekara shida. Wato kasa da haka ba wajibi ba ne a yi masa salla. Mas'ala ta 589:Ana yin sallar gawa bayan an gama yiwa mamacin wanka likkafani da shafa kafur,saboda haka idan aka yi sallar gawa kafin a gama wadan nan abubuwan sallar ba ta inganta ba. Mas'ala ta 590: Ba dole ba ne mutum ya yi alwalla ko wanka don yin sallar gawa,haka ba dole ba ne sai tufafinsa yana da tsarki, haka nan koda tufafin ba na halas ba ne babu matsala,duk da cewa dole ne a kiyaye sauran abubuwan da ya wajaba a kiyaye a cikin salla. Mas'akla ta 591: Dole mutum ya kalli alkibla yayin sallar gawa,haka dole ya sanya mamacin a gabansa ta yadda kan mamaci zai kasance a damar mai sallar kafafuwansa kuwa su kasance a hagun mai salla. Mas'ala ta 592: Kada ya zamana wurin da mai sallar yake yana sama da wurin da mamacin yake ko kuma ya kasance kasa da shi.Amma idan ya saknce bambancin ba mai yawa ba ne babu komai. Mas'ala ta 593: Kada ya kasance mai salla yana nesa da yawa daga mamacin,amma idan ya kasance ana yin sallar cikin jam'I ne don mutum ya yi nisa da gawar idan dai yana hade da sahu babu matsala. Mas'ala ta 594: Wajibi ne masu sallar gawa su kasane suna fuskantar gawar,amma idan ya kasance tsawon sahu ya zarce tsawon mamaci ta yadda wasu daga cikin masallatan ba su saitin mamacin,anan ba wani abu sallarsu ta inganta. Mas'ala ta 595: Kada wani abu ya kasance tsakani mamaci da masu salla,wato kamar wani bango ko labule,amma don mamacin ya kasance cikin akwati babu matsala. Mas'ala ta 596: Dole ne al'aurar mamaci ta zama a rufe yayin sallar gawa,saboda haka koda ba a yi masa likkafani ba sakamakon rashi, dole ne a rufe al'aurarsa da wani da ya sawwaka yayin yi masa salla. Mas'ala ta 597: Sallar gawa dole ne ta kasance daga tsaye,sannan mutum ya yi niyyar kusanci ga ubanguji yayin wannan salla,sannan dole ne ya ayyana mamacin,misali yayi niyya kan cewa zan yi wannan salla ne ga wannan mamaci don neman kuanci ga Allah. Mas'ala ta 598: Idan ba a samu wanda zai yi sallar gawar ba daga tsaye,sannan kuma bai zai yiwu ba a jira don a samu wanda zai yi sallar daga tsaye, wato idan aka yanke kaunar samun wanda zai yi daga tsayen, ana iya yi sallar daga zaune,Amma idan kaka samu wanad zai yi sallar daga tsaye bayan angama sallar kafin a rufe shi, dole ne wannan ya yi masa sallar daga tsaye. Mas'ala ta 599: Idan mamaci ya yi wasiyya cewa ga wanda zai yi masa salla ihtiyat wajib shi ne wannan mutum ya nemi izini daga waliyyin mamacin, sannan shi ma waliyyin ihtiyat wajib shi ne wajibi ne ya ba da iznin. Mas'ala ta 600:Makaruhi ne a yi wa mamci salla sau da yawa,amma idan mamacin ya kasance mai ilimi ne da takawa babu laifi yin hakan. Mas'ala ta 601:Idan ka rufe mamaci ba tare da an yi ma salla ba, sakamakon mantuwa ne ko kuwa da gangan,ko kuwa bayan an rufe shi sai aka fahimci cewa sallar da aka yi masa ba ta inganta ba,anan har idan dai jikinsa bai kai ga lalacewa ba, ya wajaba a yi masa sallar akan kabarinsa,tare da kiayaye sharudda da ka fada a baya. Yadda ake sallar gawa:Sallar gawa tana da kabbara guda biyar,saboda haka idan mutum ya yi kabbara guda biyar kamar haka sallarsa ta inganta: 1-Bayan kabbara ta daya sai ya ce: اَشْهَد٠اَنْ لا اÙلهَ اÙلاّالله وَاَنَّ
Ù…ÙØَمَّداً رَسوÙل٠الله٠اللّهÙمَّ صَلّ على Ù…ÙØَمَّد وَآل٠مÙØَمّد 3-Bayan kabbara ta uku; : اللّهÙمَّ اغْÙÙر Ù„ÙلْمÙؤمÙنينَ وَالْمÙؤمÙناتÙ. Ø¥4-Bayan kabbara ta hudu: اللّهÙÙ…ÙŽ اغْÙÙر Ù„ÙهذÙه٠الْميّÙت٠5-Bayan kabbara ta biyar shi ke nan ya gama. Duk da yak eabin da ya fi shi ne bayan kabbara ta farko ya ce: اَشْهَد٠اَنْ لا اÙلهَ اÙلاّ الله٠وَØْدَه٠لا شَريكَ لَه٠اÙلهاً واØÙداً Ø£ÙŽØَداً صَمَداً Ùَرْداً Øيّاً قيّوماً دائÙماً اَبَداً لَمْ يَتّخذْ صاØÙبَةً وَلا وَلَداً، وَاَشْهَد٠اَنَّ Ù…ÙØَمَّداً عَبْدÙه٠وَرَسوÙÙ„Ùه٠اَرْسَلَه٠بÙالْهÙدى وَدين٠الْØَقّÙØŒ Ù„ÙÙŠÙظْهÙرَه٠عَلَى الدّين٠كÙلّÙه، وَلَوْكَرÙÙ‡ÙŽ الْمÙشْرÙكوÙÙ†. بَشيراً ÙˆÙŽÙ†ÙŽØ°Ùيراً بَيْنَ يَدَى٠السّاعَةÙ. Haka nan abin da ya fi bayan kabbara ta biyu ya ce: اللّهÙمَّ صَلّ عَلى Ù…ÙØَمَّد وَآل٠مÙØَمّد وَبارÙكْ عَلى Ù…ÙØَمّد وَآل٠مÙØَّمَداً Ùˆ ارØÙ… Ù…Øمّداً وَآلَ Ù…ÙØمّد كَاَÙْضَل٠ما صَلَّيْتَ وَبارَكْتَ وَتَرَØَّمْتَ عَلى اÙبْراهÙيمَ وَآل٠اÙبْراهÙيمَ اÙنَّكَ ØÙŽÙ…Ùيدٌ مَجيدٌ وَصَلّ٠عَلى جَميع٠الاَْنْبياء٠وَالْمÙرْسَلÙينَ. Bayan ta uku sai ya ce:اللّهÙمَّ اغْÙÙرْ Ù„ÙلْمÙؤمÙنينَ وَالْمÙؤمÙنات٠وَالْمÙسْلÙميÙÙ†ÙŽ وَالْمÙسْلÙمات٠الاَْØْياء Ù…ÙنْهÙمْ وَالاَْمْوات٠تابÙعْ بَيْنَنا وَبَيْنَهÙمْ بÙالْخَيرات٠اÙنّكَ عَلى ÙƒÙلّ٠شَىء قَدÙيرÙ. ..............................................................Haka nan bayan ta hudu sai ya ce:…………………..: اللّهÙÙ…ÙŽ اÙنَّ هذَا الْمÙسَجَّى Ù‚Ùدّ امَنَا عَبْدÙÙƒÙŽ وَابْن٠عَبْدÙÙƒÙŽ وَابْن٠اَمَتÙÙƒÙŽ نَزَلَ بÙÙƒÙŽ وَاَنْتَ خَيْر٠مَنْزوÙÙ„ بÙه٠اَللّهÙمَّ اÙنَّكَ قَبَضْتَ روÙØَه٠اÙلَيْكَ وَقَد٠اØْتاجَ اÙلى رَØْمÙتَكَ، وَأَنْتَ غَنىّ٠عَنْ عَذابÙÙ‡ÙØŒ اللّهÙمَّ اÙنّا لا نَعْلَم٠مÙنْه اÙلاّ خَيْراً وَاَنْتَ اَعْلَم٠بÙÙ‡Ù Ù…Ùنّا اللّهÙمَّ اÙنْ كانَ Ù…ÙØْسÙناً ÙَزÙدْ ÙÙ‰ اÙØْسانÙه٠وَاÙنْ كان Ù…Ùسيئاً Ùَتَجاوَزْ عَنْه٠وَاغْÙÙرْلَنا وَلَه٠اللّهÙمَّ اجْعَلْه٠عÙنْدَكَ ÙÙÙ‰ اَعلى عÙلّيّين وَاخْلÙÙÙ’ عَلى اَهْلÙÙ‡Ù ÙÙÙ‰ الغابÙرينَ وَارْØَمْه٠بÙرَØْمÙتَكَ يا اَرْØÙŽÙ…ÙŽ الرّااØÙمينَ. Bayan kabbara ta hudu idan mce ce sai ya ce: اللّهÙÙ…ÙŽ اÙنَّ هذÙه٠الْمÙسَجَّاةَ Ù‚Ùدّ امَنَا اَمَتÙÙƒÙŽ وَابْنَة٠عَبْدÙÙƒÙŽ وَابْنَة٠اَمَتÙÙƒÙŽ نَزَلَتْ بÙÙƒÙŽ وَاَنْتَ خَيْر٠مَنْزوÙÙ„ بÙه٠اَللّهÙمَّ اÙنّا لانَعْلَم٠مÙنْها اÙلاّ خَيْراً وَاَنْتَ اَعْلَم٠بÙها Ù…Ùنّا اللّهÙمَّ اÙنْ كانَتْ Ù…ÙØْسÙنةً ÙَزÙدْ ÙÙ‰ اÙØْسانÙها وَاÙنْ كانَتْ Ù…Ùسيئةً Ùَتَجاوَزْ عَنْها وَاغْÙÙرْلَها اللّهÙمَّ اجْعَلْها عÙنْدَكَ ÙÙÙ‰ اَعْلى عÙلّيّين وَاخْلÙÙÙ’ عَلَى اَهْلÙها ÙÙÙ‰ الغابÙرينَ وَارْØَمْها بÙرَØْمÙتَكَ يا اَرْØÙŽÙ…ÙŽ الرّااØÙمينَ. Sannan sai mutum ya yi kabbara ta biyar shi ke nan ya gama. Mas'ala ta 603: Dole mutum ya yi kabbara da addu'I'n ba tare tsakani ba ta yadda kada ya fita daga siffar salla. Mas'ala ta 604: Wanda yake sallar gawa a cikin jam;I shi ma dole ne ya yi kabbara da addu'o'in da ake yi. |